News
Jagororin jam’iyyar APC a jihar Borno sun yi kira ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya cigaba da tafiya da Kashim Shettima a matsayin mataimakinsa a kakar zaɓen 2027 saboda irin jajircewa da aiki ...
A watan Maris an samu al’amuran daban-daban da suka shafi mata a Najeriya kama daga dambarwar Natasha Akpoti-Uduaghan wacce majalisa ta dakatar da ita da batun alƙawarin da shugaba Tunibu ya yi na bai ...
Gwamnatin Najeriya ta rage yawan kuɗin da ware wa shirin tsarin iyali na kasafin kuɗin 2025 wanda ya jawo damuwa game da yadda miliyoyin mutane za su samu kulawar tsarin iyali a yayin da samun tallafi ...
Ɗan takarar shugabancin Najeriya a babban zaɓen 2023, Peter Obi, ya buƙaci shugaban ƙasa Bola Tinubu da ya dakatar da duk abin da yake yi a Faransa ya rugo gida Najeriya domin ya magance matsalar da ...
Gwamnatin jihar Filato ta bada umarnin gudanar da bincike kan mutuwar shanu 36 da ake zargin zuba musu guba aka yi da ya faru a kauyen Zanwar dake karamar hukumar Bassa. Shugaban kungiyar makiyaya ...
Ƙodarmu da ke sashen jikinmu daga baya, ba kawai sashe ba ce, ginshiƙi ce mai wanzar da lafiya ga jikinmu. Ƙoda na aiki ba gajiyawa wajen tace duk wani abu da jikinmu ba ya buƙata da daidaita ruwa da ...
Ministan lafiya da inganta al’umma Muhammad Pate ya bayyana cewa mata 4,000 ne suka amfana da shirin yi wa mata masu ciki fida kyauta a kasar nan. Pate ya fadi haka a taron da ya yi da manema labarai ...
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya sake jaddada aniyar Gwamnatin Tarayya ta sabuntawa da kuma inganta dukkanin kayan aikin watsa labarai na gwamnati, a wani ɓangare na ...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta hannun ma’aikatar jinƙan al’umma ta samu nasarar ceto wani yaro mai shekaru 7, Abubakar Sani, daga hannun mahaifinsa a ƙaramar hukumar Lere da ke jihar. Mahaifinsa wannan ...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Jigawa tare da haɗin guiwar asusun tallafa wa ƙananan yara ta UNICEF, ta shirya ƙaddamar da shirin allurar rigakafi da nufin yi wa yara sama da miliyan 1.9 da suke garuruwan ...
Hukumar NCDC ta bayyana cewa zazzabin Lassa ya yi ajalin mutum 118 a cikin watanni ukun shekarar 2025. Daga watan Janairu zuwa Marisa an samu mutum 3,465 da ake zargin sun kamu da cutar a kananan ...
Some results have been hidden because they may be inaccessible to you
Show inaccessible results